fidelitybank

Dalilan da ya sanya mawaƙa P-Square suka raba gari da juna

Date:

Shahararren mawakin Najeriya, Paul Okoye wanda aka fi sani da Rude Boy a karon farko ya bayyana dalilin rashin jituwar da ke tsakaninsa da dan uwansa Peter wanda ya yi sanadiyar wargaza kungiyar mawakan su ta P-Square.

Bayan shekaru biyar na baraka, Paul Okoye da tagwayensa sun baiwa magoya bayansu mamaki da labarin sulhun su a watan Nuwamba 2021.

Sai dai a wata hira da aka yi da wani mai suna Joey Akan, Paul Okoye a kwanan baya, ya ce rarrabuwar tasu ta samo asali ne daga matsalar iyali kuma ba ta da alaka da waka.

A cewar mawakin, shi da dan uwansa sun yi shiru ba su ce komai ba a lokacin da magoya bayansu ke sukan su ta shafin internet, domin sun san lamarin na da alaka da dangi.

national tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp