fidelitybank

Dalilan da ya sa APC za ta kayar da PDP a 2023 – Adeyanju

Date:

Wani tsohon shugaban matasa na jam’iyyar PDP ya yi hasashen samun nasarar jam’iyyar APC mai mulki a zaben shugaban kasa na 2023.

A cewar Adeyanju, PDP ba babbar jam’iyyar adawa ba ce.

Makonni biyu kenan da zaben fitar da ‘yan takarar shugaban kasa a babban zaben 2023, ‘yan takara 40 ne suka rage a fafatawar neman tikitin jam’iyyu biyu masu rinjaye a Najeriya.

25 daga cikin ‘yan takarar ne suka gabatar da fom din takarar da suka saya a kan Naira miliyan 100 daga jam’iyyar APC a karshen mika fom din a ranar Juma’ar da ta gabata.

Wasu daga cikin ’yan takarar da za su yi wa APC tuta a babban taron jam’iyyar na kwanaki biyu a karshen watan Mayu, idan suka samu nasarar tantancewa ba su sauka daga takarar ba, su ne Tunde Bakare; Gwamnan jihar Cross River, Ben Ayade; takwaransa na jihar Ebonyi, Dave Umahi; da gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi.

www nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp