fidelitybank

Daligate ya raba kudin da ya karba na PDP ga mutanen yankin sa

Date:

Wani wakili wato daliget na jam’iyyar PDP mai adawa a Najeriya, wanda ya samu kuɗi lokacin zaɓen fitar da gwani, ya raba kudin ga jama’ar karamar hukumarsa ta Sanga da ke Jihar Kaduna.

Mutumin mai suna Tanko Rossi Sabo ya wallafa a shafinsa na Facebook yadda ya raba wa mabuƙata miliyoyin kuɗi bayan ya koma gida.

An yi zargin cewa wasu masu neman takarar shugabancin kasa a karkashin jam’iyyar PDP sun raba maƙudan kuɗaɗe da suka hada da dalar Amurka ga daliget domin su zaɓe su.

Sai dai jam’iyyar ta PDP ta musanta zargin.

Lamarin ya sa hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta’annati, EFCC, ta aike da jami’anta filin zaben fitar da gwanin inda aka gan su suna sanya ido kan abubuwan da ke wakana a dandalin.

Akwai rahotanni daban-daban kan adadin kuɗaɗen da ya samu, inda wasu ke cewa sun kai naira miliyan 12, sai dai hotunan da ya wallafa sun nuna ya raba kusan naira miliyan bakwai. In ji BBC.

legit nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp