fidelitybank

Dalibin jami’ar Ondo ya rataya kansa ko mai ya yi zafi haka

Date:

Wani ɗalibin jami’ar Fasaha ta tarayya da ke Akure a jihar Ondo ya rataye kansa a ɗakinsa.

Rahotonni sun ce ɗalibin na aji uku a jami’ar inda yake karantar fannin fasahar zane-zanen kayayyaki.

Jaridar Punch a Najeriya ta ambato wata majiya na cewa abokan marigayin ne suka fara gano gawarsa, bayan da suke je ɗakin suka tarar da shi a kulle, suka yi magana suka ji shiru daga nan suka yanke shawarar karya ƙofar, inda suka same shi a rataye ya mutu.

Mai magana da yawun run dunar ‘yan sandan jihar Misis Funmilayo Odunlami ta tabbatar da faruwar lamarin.

Ta ƙara da cewa tuni aka kai gawar ɗakin ajiye gawarwaki tare da kuma ƙaddamar da bincike domin gano abin da ya janyo ɗalibin ya rataye kansa.

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp