fidelitybank

Dalibin da ‘yan bindiga suka harba a Kaduna ya mutu

Date:

Dalibin makarantar Kuriga da ‘yan bindiga suka harbe lokacin sace ɗaliban makarantar da ke jihar Kaduna ya rasu.

An kwantar da ɗalibin mai shekara 14 a asibiti ranar Alhamis bayan ‘yan bindiga sun harbe shi.

Maharan ɗake da makamai a kan babura sun yi wa makarantar ƙawanya tare da sace ɗalibai 287, waɗanda shekarun suka kama daga takwas zuwa 15.

Wani malami a makarantar ya ce ɗalibai 25 sun kuɓuta daga hannun maharan alokacin da suke kora su zuwa daji, to sai dai har yanzu sauran daliban na hannunsu.

Mazauna garin Kuriga sun ce lamarin ya shafi kusan duka al’ummar garin.

Wani mutum mai suna Hassan Abdullahi ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters cewa 17 daga cikin ɗaliban da aka sacen ‘ya’yansa ne.

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya ce jami’an tsaro na ci gaba da sintiri a dajin domin tabbatar da kuɓutar da ɗaliban.

vanguard 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp