fidelitybank

Daliban Najeriya masu karatu a Sudan sun makale a Sahara

Date:

Wata ɗaliba ‘yar Najeriya da ke cikin damuwa a Sudan ta shaida wa BBC cewa, wasu ƙawayenta sun maƙale a cikin daji bayan da aka yi kokarin kwashe su, “saboda direbobin bas ɗin sun ce gwamnatin Najeriya ba ta biya su kuɗinsu ba.

Matashiyar mai shekaru 22, wadda ta nemi a sakaya sunanta, ta ce bas-bas 10 ne kawai daga cikin 14 da hukumomin Najeriya suka yi alkawari suka isa birnin Khartoum a jiya, don haka babu fili da ita da sauran mutane za su shiga.

Har yanzu tana jira a babban birnin Sudan tare da kawarta, kuma tana tsoron gaya wa iyayenta a gida cewa har yanzu babu alamar ƙarin motocin bas.

“Bana son in faɗa musu wannan mummunan labari, mahaifiyata ta shiga damuwa.”

Tana cikin sama da ɗalibai 1,000 da ke ci gaba da fakewa a jami’ar ƙasa da ƙasa ta Afirka da ke birnin Khartoum.

Sun ce suna cikin fargabar cewa za a iya gaya musu su bar harabar nan gaba a yau ba tare da wurin zuwa ba.

BBC ta tuntuɓi tawagar kula da ‘yan Najeriya mazauna ƙasashen waje domin jin ta bakinsu.

latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp