fidelitybank

Dalibai za su yi wa gwamnati da ASUU yaren da za su fahimta – NANS

Date:

Kungiyar ɗalibai ta kasa ta NANS ta baiwa gwamnatin tarayya da ƙungiyar malaman jami’a ta ASUU wa’adin mako ɗaya su sasanta ko kuma su fuskanci bore daga wajen ɗalibai a sassan ƙasar nan.

Shugaban ƙungiyar ɗaliban na ƙasa, Sunday Adedayo ne ya yi wannan gargadin a ranar Litinin a Sokoto, kamar yadda kafar talabijin ta Channels ta rawaito.

Ya ce, ƙungiyarsu ta yanke shawarar cewa, idan har gwamnatin tarayya da ASUU suka kasa sasatawa zuwa Juma’a, “Dalibai za su haɗa gangami da baiwa gwamnati yaren da za ta fahimta.”

“Mun tsayar da ranar 28 ga watan Fabrairu, dukkanin ɗaliban Najeriya da aka kora gida za su fito su rufe hanyoyin gwamnati da ofisoshin ma’aikatar limi da ta ƙwadago,” in ji shugaban ɗaliban

www.nigeriannewspapers.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp