fidelitybank

Dalibai miliyan 1.4 sun kasa samun maki 200 – JAMB

Date:

Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta JAMB, ta tabbatar da cewa dalibai 1,402,490 daga cikin 1,842,464 sun kasa samun maki 200 daga cikin 400, a jarrabawar gamaiyar jami’a ta 2024, UTME.

Hukumar ta fitar da sakamakon ne a ranar Litinin.

Kuma ya nuna cewa adadin da ya kasa samun rabin maki mai yiwuwa kashi 78% na ’yan takara ne.

Da yake karin haske kan sakamakon, magatakardar JAMB, Farfesa Ishaq Oloyede ya bayyana cewa, “’yan takara 8,401 sun samu 300 zuwa sama; 77,070 sun samu maki 250 zuwa sama; 439,974 masu maki 200 zuwa sama yayin da 1,402,490 suka ci kasa da 200.”

Oloyede ya kuma ce sakamakon 64,624 daga cikin 1,904,189 da suka zana jarrabawar, hukumar ta hana su kuma za a gudanar da bincike.

legit nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp