fidelitybank

Dalibai biyu a gasar NUGA da suka lashe zinariya sun ce zasu auri junan su

Date:

Wasu matasa namiji da mace da aka karrama su da lambar zinare a taron wasanni na jami’i’on Najeriya NUGA karo na 26 da aka kammala a jami’ar Legas sun bayyana auren cewa zasu auri junan su.

Kamfanin dillancin labaran kasa (NAN) ya rawaito cewa, a ranar Larabar da ta gabata ne wani dalibin jami’ar, Ahmadu Bello Zariya, Sunday Ambule, ya gabatar da bukatar soyayyarsa, Sa’adatu Hashime, daga jami’ar daya.

Mataimakin shugaban hukumar ta UNILAG, Farfesa Oluwatoyin Ogundipe ne ya bayyana haka a ranar Asabar a jawabinsa na rufewa a lokacin da ya kaddamar da soyayya su a dandalin don yabawa mahalarta taron.

Da yake jawabi a yayin taron, Ogundipe ya yabawa daliban biyu bisa kara dankon jin dadin wasannin NUGA na 26.

legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ę“ansandan jihar Kaduna, sun buʙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ʙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ā€˜Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ʙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ā€˜yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp