fidelitybank

Dalibai 32 ‘yan kasa da shekaru 6 zuwa 12 sun mutu a Morocco

Date:

Girgizar ƙasar da ta faru a Morocco ta haifar da labarai masu ta da hankali.

Cikin waɗanda suka mutu har da wasu ‘yan makaranta da babu wanda ya rayu cikinsu.

Wata malama da ake kira Nesreen Abu EIFadel ta yi rashin duka ɗalibanta.

Nesreen Abu EIFadel na Marrakesh – amma Adassel, ƙauyen da dutsen yake nan ne garin ɗalibanta da ita kanta, wanda kuma yana tsaka da inda aka yi wannan girgizar ƙasa.

Wannan malama da ke koyar da Larabci da Faransanci ta koma ƙauyen Adassel inda ta fara lura da yara.

Bayan girgizar ƙasar an sanar da ita cewa duka ɗalibanta 32 da take lura da su da shekarunsu ke tsakanin 6 zuwa 12 sun mutu.

www.punch news.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp