fidelitybank

Dakta Ahmad, Shugaban Majalisar Ƙoli ta Shari’ar Musulunci,  ya rasu

Date:

Shugaban Majalisar Ƙoli ta Shari’ar Musulunci a Nigeria Dakta Ibrahim Datti Ahmad ya rasu a jiya Laraba.
 A wata sanarwa da jaridar KANO FOCUS ta samu, an baiyana cewa za a yi jana’izar marigayin a Masallacin Al Furqan, a yau Alhamis da ƙarfe 10 na safe.
Marigayi Dr Ahmad yana ɗaya daga cikin jerin likitoci na farko ‘yan asalin Jihar Kano.
Marigayin mutum ne mai kishin addinin Musulunci. Wanda ya sha yin korafi kan yadda ake zaluntar sojoji musulmi a Nijeriya da kuma yadda ake musgunawa Musulmi baki ɗaya.
Tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan ya taɓa naɗa shi cikin jerin mutanen da za su jagoranci tattaunawa da ‘yan Boko Haram kafin daga baya ya fice daga cikin shirin.
Ya kuma taɓa neman zama dan takarar shugaban kasa a karkashin tutar jam’iyyar SDP.
Haka-zalika sunan marigayin ya taɓa fitowa a cikin jerin shahararrun Musulmi 500 a duniya.

nnnnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...
X whatsapp