fidelitybank

Dakta Ahmad, Shugaban Majalisar Ƙoli ta Shari’ar Musulunci,  ya rasu

Date:

Shugaban Majalisar Ƙoli ta Shari’ar Musulunci a Nigeria Dakta Ibrahim Datti Ahmad ya rasu a jiya Laraba.
 A wata sanarwa da jaridar KANO FOCUS ta samu, an baiyana cewa za a yi jana’izar marigayin a Masallacin Al Furqan, a yau Alhamis da ƙarfe 10 na safe.
Marigayi Dr Ahmad yana ɗaya daga cikin jerin likitoci na farko ‘yan asalin Jihar Kano.
Marigayin mutum ne mai kishin addinin Musulunci. Wanda ya sha yin korafi kan yadda ake zaluntar sojoji musulmi a Nijeriya da kuma yadda ake musgunawa Musulmi baki ɗaya.
Tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan ya taɓa naɗa shi cikin jerin mutanen da za su jagoranci tattaunawa da ‘yan Boko Haram kafin daga baya ya fice daga cikin shirin.
Ya kuma taɓa neman zama dan takarar shugaban kasa a karkashin tutar jam’iyyar SDP.
Haka-zalika sunan marigayin ya taɓa fitowa a cikin jerin shahararrun Musulmi 500 a duniya.

vgn news today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp