fidelitybank

Dakta Ahmad, Shugaban Majalisar Ƙoli ta Shari’ar Musulunci,  ya rasu

Date:

Shugaban Majalisar Ƙoli ta Shari’ar Musulunci a Nigeria Dakta Ibrahim Datti Ahmad ya rasu a jiya Laraba.
 A wata sanarwa da jaridar KANO FOCUS ta samu, an baiyana cewa za a yi jana’izar marigayin a Masallacin Al Furqan, a yau Alhamis da ƙarfe 10 na safe.
Marigayi Dr Ahmad yana ɗaya daga cikin jerin likitoci na farko ‘yan asalin Jihar Kano.
Marigayin mutum ne mai kishin addinin Musulunci. Wanda ya sha yin korafi kan yadda ake zaluntar sojoji musulmi a Nijeriya da kuma yadda ake musgunawa Musulmi baki ɗaya.
Tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan ya taɓa naɗa shi cikin jerin mutanen da za su jagoranci tattaunawa da ‘yan Boko Haram kafin daga baya ya fice daga cikin shirin.
Ya kuma taɓa neman zama dan takarar shugaban kasa a karkashin tutar jam’iyyar SDP.
Haka-zalika sunan marigayin ya taɓa fitowa a cikin jerin shahararrun Musulmi 500 a duniya.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Liverpool za su sayar da ‘yan wasa uku su dauki Isak

Liverpool a shirye take ta sayar da matasan yan...

Ba zamu daga wa Hamas kafa ba har sai an saki mutanen mu – Netanyahu

Firaiministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, ya yi dogon...

Za mu gyara tsarin Maiduguri saboda ambaliya – Zulum

Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum ya ce, gwamnatinsa...

Dubban mutane sun yi zanga-zangar goyon bayan Falasɗinawa a Australia

Dubban mutane ne suka gudanar da zanga-zangar goyon bayan...

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...
X whatsapp