fidelitybank

Dakta Ahmad, Shugaban Majalisar Ƙoli ta Shari’ar Musulunci,  ya rasu

Date:

Shugaban Majalisar Ƙoli ta Shari’ar Musulunci a Nigeria Dakta Ibrahim Datti Ahmad ya rasu a jiya Laraba.
 A wata sanarwa da jaridar KANO FOCUS ta samu, an baiyana cewa za a yi jana’izar marigayin a Masallacin Al Furqan, a yau Alhamis da ƙarfe 10 na safe.
Marigayi Dr Ahmad yana ɗaya daga cikin jerin likitoci na farko ‘yan asalin Jihar Kano.
Marigayin mutum ne mai kishin addinin Musulunci. Wanda ya sha yin korafi kan yadda ake zaluntar sojoji musulmi a Nijeriya da kuma yadda ake musgunawa Musulmi baki ɗaya.
Tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan ya taɓa naɗa shi cikin jerin mutanen da za su jagoranci tattaunawa da ‘yan Boko Haram kafin daga baya ya fice daga cikin shirin.
Ya kuma taɓa neman zama dan takarar shugaban kasa a karkashin tutar jam’iyyar SDP.
Haka-zalika sunan marigayin ya taɓa fitowa a cikin jerin shahararrun Musulmi 500 a duniya.

latest news nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp