fidelitybank

Dakatarwar da aka yi min zainci ne kuma ba zai hana ni yi wa al’umma hidima ba – Natasha

Date:

Ƴar majalisar Dattawan Najeriya mai wakiltar Kogi ta tsakiya da mambobin majalisar suka dakatar, Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, ta bayyana dakatarwar da aka yi mata a matsayin ‘zalunci’

A ranar Laraba ne majalisar ta amince da dakatar da Sanata Natasha na tsawon wata shida saboda zargin ”saɓa ƙa’idar aiki” bayan saɓanin da ya shiga tsakaninta shugaban majalisar dattawan, Sanata Godswill Akpabio.

Cikin wani saƙo da ta wallafa a shafinta na Facebook, Sanata Natasha ta yi zargin cewa dakatarwar da aka yi mata ba a bi ƙa’ida ba, kuma an yi haan ne domin a rufe mata baki.

”Dakatarwar da aka yi min ba bisa ƙa’ida ba ta ci karo da dokokin adalci, kuma hakan ba zai hanani ci gaba a hidimta wa al’ummar da nake wakilta ba”, a cewarta

Da farko dai saɓanin ya fara ne da sauya wa ƴar majalisar wurin zama a zauren, kafin daga baya ta zarge shi da yunƙurin cin zarafinta ta hanyar lalata.

nan news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp