fidelitybank

Dakarun soji sun murkushe ‘yan ta’adda lokacin da suka nifato NDA

Date:

Dakarun sojin sama na Operation Thunder Strike ta murkushe ‘yan bindiga kusan 20 a babban yankin makarantar horas da sojoji ta Najeriya (NDA), Kaduna.

Politics Nigeria ta rawito cewa, an ga ‘yan ta’addan da ke tafiya cikin babura kusan 50 a yammacin ranar Alhamis. Amma sun gamu da ruwan wuta, yayin da aka aike da jirage masu saukar ungulu guda biyu na rundunar sojojin saman Najeriya, domin su dakile su.

Idan ba a manta ba, a watan Yunin 2021 ne ‘yan bindiga suka kai farmaki NDA suka yi awon gaba da wani Manjo na Sojan Najeriya suka harbe sojoji biyu har lahira.

’Yan ta’addan dauke da muggan makamai wadanda suka addabi yankunan karkarar Arewa maso Yamma da Arewa maso Gabashin Najeriya, suna kashe-kashe, garkuwa da mutane, suna tilastawa mutane barin gidajensu, tare da yi wa hukuma barazana.

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...
X whatsapp