fidelitybank

Dakarun Rasha sun kai hari mafakar fararen hula a Ukraine

Date:

Wani dan majalisa a Ukraine ya ce, dakarun Rasha ne suka kai harin bam kan gidan wasannin kwaikwayo a birnin Mariupol da mazauna birnin ke fakewa cikinsa.

Dan majalisa Dmytro Gurin ya shaida wa shirin BBC Today na talabijin cewa “fiye da mutum 1,000” ne ke fakewa cikin ginin yayin da dakarun Rasha suka kai ma sa hari, duk da wani sako da aka rubuta É“aro-É“aro a saman ginin da ke cewa akwai kananan yara cikinsa.

Gurin ya ce “Direban jirgin yakin ya ga wadannan kalaman, duk da haka sai ya jefa bam din a kan ginin.”

Ya kuma ce wani wanda ya tsira da ransa ya sanar da hukumomi cewa bam din mai karfin kilo 1,000 ya lalata ginin baki dayansa:

“Babu sauran ginin a wurin sai baraguzai, kuma ba mu san yawan mutanen da suka halaka ba.”

www.leadership ng.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An samu fashewar wani abu a kamfanin Æ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...
X whatsapp