fidelitybank

Dakarun MDD ku gaggauta ficewa daga kasar mu – Mali

Date:

Ministan harkokin wajen Mali ya nemi Majalisar Ɗinkin Duniya ta kwashe sojojinta da ke aikin wanzar da zaman lafiya daga ƙasar ba tare da wani bata lokaci ba.

Abdoulaye Diop a yayin bayanin da ya gabatar a gaban kwamitin tsaro na MDD ya zargi dakarun da zama wani angare na rikicin da asarsa ke fama da shi.

Dakarun wanzar da zaman lafiyar da suka kai su 13,000 a asar sun kwashe shekara 10 a Mali amma sun gaza kawo arshen matsalar da ake fuskanta ta tattsauran ra’ayin addini da rikicin da take haifarwa.

A yanzu sojojin haya na Wagner daga Rasha ne suke taimawa Mali.

Ƙasashen Yamma sun zargi dakarun Wagner da take haƙƙin ɗan adam a Ukraine da wasu yankuna a Afrika, a watan jiya ne kuma MDD ta sanya wa wani babban jami’in Wagner da ke Mali Ivan Maslov takunkumi.

thisday news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp