fidelitybank

Dailin kin sakin Nnamdi Kanu – Kotu

Date:

Babbar kotun tarayya a Abuja,ta ƙi amincewa da buƙatar shugaban ƙungiyar masu fafutukar kafa ƙasar Biafra IPOB da ake tsare da shi, Nnamdi Kanu ta neman a bayar da belinsa, har zuwa lokacin da za a yanke masa hukunci kan laifin cin amanar kasa da gwamnatin tarayya ke tuhumarsa.

Mai Sharia Binta Nyako, ta yi watsi da buƙatar belin tana mai cewa kotu ba za ta bayar da belinsa ba saboda ya taɓa saɓa belin da aka ba shi a 2017. Ta ce kotu na son sanin dalilin da ya sa ya saɓa belin farko kafin har ya sake neman wani.

Kafin zaman kotun a ranar Laraba, Ƙungiyar IPOD da aka haramta a Najeriya ta tilasta dokar zama gida a faɗin yankin kudu maso gabas domin nuna goyon baya ga shugabanta.

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp