fidelitybank

Dabbanci ne kashe mata mai juna biyu da ‘ya’yanta – JNI

Date:

Kungiyar Jama’atu Nasril Islam (JNI), ta bayyana kisan da aka yi wa wata mata mai juna biyu, Harira Jubril, da ‘ya’yanta hudu a Jihar Anambra a matsayin “dabbacin.”

Wata sanarwa da JNI Sakatare Janar na kungiyar, Dr Khalid Abubakar Aliyu, ya fitar ranar Alhamis ta c,e irin wadannan kashe-kashe na mutanen da ba su ji ba ba su gani ba abin takaici ne.

“Mun gaji da irin wannan dabi’a. Kuma kamar yadda suka sha fada a sakonnin da muke fitarwa, ya kamata gwamnati ta rika daukar matakin gaggawa game da lamuran tsaro, domin kuwa wannan shi ne babban aikinta kamar yadda kundin tsarin mulkin Najeriya na 1999 ya bayyana,” a cewar sanarwar.

Ta kara da cewa “JNI tana matukar jin zafin yadda ake kashe Musulmai da ba su su ba ba su gani ba, wadanda ke gudanar da sana’o’insu na hannu.”

Mahaifin matar, Mallam Musa Wakili, ya nemi hukumomi su biya shi diyya. In ji BBC.

Kazalika mijinta, Jubril, ya ce ya yi kamar zai haukace bayan samun labarin kisan matarsa da dukka ‘ya’yansa.

dailypost news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Trump ya lafta wa ƙasashen Tarayyar Turai da Mexico harajin kashi 30

Shugaban Amurka Donald Trump ya lafta wa ƙasashen ƙungiyar...

INEC ta ce za ta buÉ—e shafin intanet domin rajistar sababbin jam’iyyu

Huhukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC, ta ce nan...

EFCC na neman Rabi’u Auwalu Tijjani ruwa a jallo a Kano

Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin...

An gano musabbabin hatsarin jirgin saman Indiya

Masu bincike sun bayyana sakamako na farko-farko game da...

Amurka ta haramta wa shugaban kasar Cuba shiga kasar

Amurka a karon farko ta ƙaƙaba takunkumi kan shugaban...

An kashe mutum 6,800 tare da sace 5,402 a 2025 Najeriya – Rahoto

Alƙaluma na nuna cewa an kashe mutum dubu shida...

Najeriya ba za ta karbi ‘yan ciranin Venezuela ba da Amurka za ta ba mu – Najeriya

Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya ce ƙasar...

Bafarawa ya kafa sabuwar kungiya

Wasu shugabanni da sauran masu ruwa da tsaki daga...

An fara shirye-shiryen aikin Hajjin badi a Najeriya

Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirhin aikin hajjin 2026...

Na tsallake rijiya da baya lokacin Goodluck – Shettima

Mataimakin shugaban Najeriya, Kashim Shettima ya ce shi ne...

Ya kamata shugabancin Najeriya ya ci gaba da zama a hannun Ć´an Kudu

Ministar al'adu ta Najeriya, Hannatu Musawa ta ce ya...

Rashin abinci mai gina jiki Najeriya ce kan gaba a Afirka ta biyu a duniya

Babbar mai taimaka wa shugaban Najeriya Bola Tinubu kan...
X whatsapp