fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Ɗan takarar shugabancin jam’iyyar APC ya janye

Date:

Sa’o’i kadan kafin gudanar da taron, dan takarar shugabancin jam’iyyar APC na kasa, Sanata Mohammed Sani Musa, ya bayyana janyewarsa daga takarar, kamar yadda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ba da shawarar.

Mai magana da yawun Musa, Nasir Mohammed, ya tabbatar da hakan a ‘yan mintoci da suka wuce.

Musa, wanda a yanzu haka yake wakiltar Neja ta Gabas a Majalisar Dattawan Najeriya, ya bayyana janyewa daga takarar ne bayan ganawar da masu son tsayawa takara da Shugaba Buhari a ranar Juma’a da sa’o’i 24 zuwa babban taron da aka shirya gudanarwa a ranar Asabar 26 ga Maris, 2022 a Abuja.

Ya yi alkawarin marawa, Sanata Abdullahi Adamu baya a matsayin dan takarar da aka amince da shi.

the nation news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp