fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Ƴan takara 18 sun ƙi amincewa da zaɓen fidda gwani a Filato

Date:

Masu neman tsayawa takara a zaben fidda gwani na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da aka kammala a Filato sun yi zanga-zangar nuna adawa da fitowar Nentawe Yilwatda a matsayin dan takarar jam’iyyar.

‘Yan takarar sun bayyana rashin jin dadinsu da rashin amincewa da zaben fidda gwani a cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun Danyaro Sarpiya, sakataren ‘Forum of Plateau APC Aspirants’.

Mun rubuta takarda kira ga kwamitin daukaka kara domin a gyara wannan zamba domin ceto jam’iyyar APC a Filato.

“A lokacin zaben fidda gwani, wadanda ba su da izini sun kasance a wurin don tsoratarwa da kuma bin diddigin kuri’un wakilai,” in ji su.

www.legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp