fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Ƴan ta’adda sun ƙara sakin mutanen jirgin ƙasan Kaduna

Date:

Akalla mutane bakwai da aka yi garkuwa da su daga jirgin kasan Kaduna zuwa Abuja aka sako ranar 28 ga watan Maris.

Mutanen bakwai da ‘yan ta’addan suka yi garkuwa da su sun hada da iyali guda shida da mace daya.

Tukur Mamu, Mawallafin Desert Herald da ke Kaduna, kuma mai ba da shawara kan harkokin yada labarai ga wani malamin addinin Islama, Sheikh Ahmad Gumi, ya tabbatar wa manema labarai a Kaduna.

Mutanen da aka sako sun hada da Abubakar Idris Garba, matarsa, Maryam Abubakar Bobo, da kuma babban dansu, Ibrahim Abubakar Garba, mai shekaru 10.

Sauran sun hada da Fatima Abubakar Garba (7), Imran Abubakar Garba (5), da kuma Zainab Abubakar Garba, ‘yar shekara daya da rabi kacal.

Abubakar Idris Garba, ma’aikaci ne a hukumar yi wa Majalisar Dokoki ta kasa hidima, dan tsohon shugaban mulkin soja ne na jihohin Kano da Benue.

Haka kuma an saki wata mata ‘yar shekara 60, Hajiya Aisha Hassan, wacce aka ce an sake ta ne sakamakon kalubalen rashin lafiya da ke barazana ga rayuwa da ta tabarbare a kwanan nan.

punch news paper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar ƴansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...

A na cigaba da gudanar da zaben cike gurbi harda Kano

Kano na ɗaya daga cikin jhihohin da ake kaɗa...

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...
X whatsapp