fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Ƴan ta’adda sun kai hari kan mataimakin Sifeton ƴan sanda a Kaduna

Date:

A ranar Larabar  ne wasu ‘yan bindiga suka kai hari kan mataimakin sufeto Janar na ‘yan sanda mai kula da shiyya ta 12, Audu Madaki, a unguwar Barde da ke Kaduna, inda suka kashe wani da ya ke gadin sa.

A cewar Talabijin ta Channels, Madaki da wani jami’in da har yanzu ba a tantance ko wanene ba sun tsallake rijiya da baya, amma sun samu raunukan harbin bindiga a kauyen Barde-Jargindi.

Suna kan hanyarsu ta zuwa taron Sufeto Janar na ‘yan sanda ta ƙasa, Usman Alkali Baba da manyan jami’an ‘yan sanda daga matakin kwamishinonin ‘yan sanda na wata-wata.

Babban abin da za a tattauna shi ne batun tsaro a kasar, wanda IGP ya ce, yana da matukar muhimmanci wajen samar da hanyar magance wadannan matsalolin tsaro a kasar.

Wani bangare na batutuwan da za a tattauna shi ne yadda ‘yan sanda ke karbar kudi da cin zarafi, da isasshen kariya ga barikokin ‘yan sanda, da dakile hare-haren kwantan bauna, da kuma laccoci kan wayewa da sanin makamar aiki.

vgn news today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp