fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Ƴan Bindiga sun yi garkuwa da tsohon mataimakin Gwamnan Nasarawa

Date:

Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da tsohon mataimakin gwamnan jihar Nasarawa, Farfesa Onje Gye-wado.

DAILY POST ta tattaro cewa an yi garkuwa da Onje Gye-wado wanda ya taba zama mataimakin gwamnan jihar a lokacin gwamnatin Abdullahi Adamu a safiyar ranar Juma’a lokacin da maharan suka mamaye kauyen Gwagi da ke karamar hukumar Wamba a jihar.

Karanta Wannan: Ƴan Bindiga sun hallaka Ƴan Sanda uku a Edo

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Nasarawa, DSP Ramhan Nansel ya tabbatar da faruwar lamarin.

Ya ce kwamishinan ‘yan sanda a jihar CP Maiyaki Baba ya tattara tare da tura “karfafawa da suka hada da kungiyoyin ‘yan sanda, sojoji, ‘yan banga, da mafarauta na gari” domin ceto wanda abin ya shafa da rai.

A cewar PPRO, ‘yan bindigar sun kai farmaki gidan ne da misalin karfe 12:30 na safe, inda suka yi ta harbe-harbe a kai a kai kafin su garzaya da shi zuwa wani wuri da ba a sani ba.

www.punch news.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp