fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Ƴan Bindiga sun yi garkuwa da tsohon mataimakin Gwamnan Nasarawa

Date:

Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da tsohon mataimakin gwamnan jihar Nasarawa, Farfesa Onje Gye-wado.

DAILY POST ta tattaro cewa an yi garkuwa da Onje Gye-wado wanda ya taba zama mataimakin gwamnan jihar a lokacin gwamnatin Abdullahi Adamu a safiyar ranar Juma’a lokacin da maharan suka mamaye kauyen Gwagi da ke karamar hukumar Wamba a jihar.

Karanta Wannan: Ƴan Bindiga sun hallaka Ƴan Sanda uku a Edo

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Nasarawa, DSP Ramhan Nansel ya tabbatar da faruwar lamarin.

Ya ce kwamishinan ‘yan sanda a jihar CP Maiyaki Baba ya tattara tare da tura “karfafawa da suka hada da kungiyoyin ‘yan sanda, sojoji, ‘yan banga, da mafarauta na gari” domin ceto wanda abin ya shafa da rai.

A cewar PPRO, ‘yan bindigar sun kai farmaki gidan ne da misalin karfe 12:30 na safe, inda suka yi ta harbe-harbe a kai a kai kafin su garzaya da shi zuwa wani wuri da ba a sani ba.

legit new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...

Gwamnati za ta gina titin jirgi a jihohi shida

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta haɗa gwiwa da...

Tinubu ya na cikin koshin lafiya – Farouk Adamu Aliyu

Tsohon ɗan majalisar wakilai daga jihar Jigawa, Faruk Adamu...

Amurka ta saka ladan dala miliyan biyar a kamo jagoran ‘yandaban Haiti

Amurka ta sanya dala miliyan biyar a matsayin lada...

Gwamnati ta janye karar da ta shigar kan Fasinjar jirgin Ibom

Gwamnatin Tarayya ta janye ƙarar da ta shigar kan...

Na so komawa Manchester United a 2012 – Lwandowski

Ɗanwasan gaban ƙungiyar Barcelona ta Spain, Robert Lewandowski ya...

Isak ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gaba Alexander Isak ya nace sai ya bar...

Sadiq Umar da Bello El-Rufai sun sayi ƙungiyar Ranchers Bees ta Kaduna

Ɗanwasan tawagar Super Eagles ta Najeriya da Real Socieded...

Atiku zai iya guduwa daga ADC ya koma PDP idan Jonathan ya tsaya takara – Diran

Tsohon mataimakin sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa,...

Zoben matar Ronaldo ya kai dala miliyan 5 – Masana

Masana sun yi kiyasin tsadar zoben da Cristiano Ronaldo...

Kama Tambuwal ya na da alaka da shigarsa cikin hadakar jam’iyya – Atiku

Tsohon ɗantakarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce kama...
X whatsapp