fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Ƴan bindiga sun sace manoma 22 a yankin Abuja

Date:

Rundunar ‘yan sandan babban birnin tarayya ta tabbatar da wani hari da wasu ‘yan bindiga suka kai hari a unguwar Rafin-Daji da ke unguwar Gurdi a karamar hukumar Abaji a Abuja.

DAILY POST ta samu labarin cewa, ‘yan bindigar, sun kai hari a yammacin ranar Alhamis, inda suka kona taraktoci biyu tare da yin awon gaba da manoma kusan 22.

Rafin-Daji yana da iyaka da al’ummar Zago a jihar Neja. Dukkan al’ummomin biyu suna da alaƙa ta kogin Gurara.

‘Yan bindigar dai kamar yadda rahotanni suka bayyana, sun afkawa yankin da yawan gaske yayin da wasu mazauna yankin ke aikin gonakinsu, inda suka rika harbe-harbe kafin daga bisani suka tafi da su.

Da yake tabbatar da faruwar lamarin, mataimakin jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan, ASP Oduniyi Omotayo ya shaidawa DAILY POST cewa, an tura tawagar jami’an ‘yan sanda hadin gwiwa zuwa yankin domin ceto wadanda aka sace.

opra news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...
X whatsapp