fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Ƴan bindiga sun sace iyalan ɗan majalisar Zamfara

Date:

Ƴan bindiga sun sace, iyalan wani ɗan Majalisar Dodokokin Jihar Zamfara a garin Jangebe da ke jihar.

‘Yan bindgar da ake zaton masu garkuwa da mutane ne domin karɓar kuɗin fansa sun dirar wa gidan Honorabul Aminu Yusuf Ardo ne jiya Alhamis da dare, inda suka sace matarsa da duka ya’yansu hudu ƙanana.

Sun kuma sace wasu maƙwabtan dan siyasar, kamar yadda wani mazaunin unguwar da gidan ɗan majalisar yake ya shaida wa BBC.

Danna hoton da ke ƙasa ku saurari rahoton Isha Khalid daga Abuja

www.najnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Jami’in mu bai saci naira biliyan 6.5 ba – Gwamnatin Kano

Gwamnatin Jihar Kano ta karyata rahoton da ya zargi...

Gwamnatin Kano ta gargadi Matasa da ‘yan Gwangwan kan sayen kayan gwamnati

Gwamnatin Jihar Kano ta gargadi matasa da ’yan kasuwa...

NIMET ta gargai Borno kan ambaliya da sauran jihohi

A baya-bayan nan ne hukumar hasashen yanayi ta Najeriya...

An kashe kwamandan Boko Haram a tafkin Chadi

Sojojin Jamhuriyar Nijar sun sanar da kisan wani jagoran...

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...
X whatsapp