fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Ƴan bindiga sun kashe Laccara da ƴan sanda 2 a Binuwai

Date:

Wasu ‘yan bindiga sun kashe akalla mutane biyar da suka hada da ‘yan sanda biyu, malamin jami’a daya da kuma wasu biyu a wasu hare-hare a jihar Benue.

DAILY POST ta tattaro cewa, an kai hare-haren ne a kananan hukumomin Guma da Ukum na jihar.

An kashe ‘yan sanda kusan biyu a Yelewata da ke karamar hukumar Guma, da ke kan iyaka tsakanin jihar Binuwai da Nasarawa a lokacin da ‘yan bindigar suka far wa yankin.

Hakazalika, an kashe wani mai suna Fred Akaayar, malami a sashin sadarwa na jami’ar tarayya dake Wukari a jihar Taraba da wasu mutane biyu a Jootar dake karamar hukumar Ukum, dake kan iyaka tsakanin jihohin Benue da Taraba a daren ranar Alhamis.

latest news in lokoja, kogi state

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...
X whatsapp