fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Ƴan bindiga sun kai hari tare da lashe mutum guda a Zamfara

Date:

Wasu ‘yan bindiga sun kai hari kauyen Mada da ke karamar hukumar Gusau a jihar Zamfara.

Rahotanni sun ce, ‘yan bindigar sun kashe mutum daya tare da yin awon gaba da wasu shida.

An tattaro cewa ‘yan ta’addan sun kai farmaki gundumar Mada da ke Gusau, babban birnin jihar, inda suka fara harbe-harbe ba da jimawa ba, lamarin da ya sa kowa ya gudu.

A cewar wani Abubakar Mada da ya zanta da DailyPost, akwai ofishin ‘yan sanda a gundumar Mada amma babu wani abin da suke yi na tsaron rayuka da dukiyoyin al’ummar gundumar.

Ya ce, “Jami’an ‘yan sanda a can ba su da bindiga don kare kai balle su kare wani mutum. In ji Independent.

sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp