fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Ƙungiyar ɗalibai ta sha alwashin hargitsa zaɓen fidda gwani na APC da PDP

Date:

Kungiyar dalibai ta kasa (NANS) ta yi barazanar hargitsa shirin zaben fidda gwani na jam’iyyar APC mai mulki da jam’iyyar adawa ta PDP “sai dai idan ba a bude jami’o’in Najeriya a halin yanzu da ke kulle da makullan ba.

Wata sanarwa da ta fitar ranar Lahadi mai dauke da sa hannun shugabanta, Sunday Asefon, NANS, ta yi Allah-wadai da gaggawar neman tikitin jam’iyyar da ‘yan siyasa ke yi yayin da jami’o’in suka rufe kusan watanni uku.

Asefon ya bayyana ‘yan siyasar Najeriya a matsayin “masu sani, miyagu, masu son kai da kuma rashin mutunci.”

Ya ce, abin takaici ne yadda ‘yan jami’o’in Najeriya suka shafe kusan watanni uku ana hukunta su a gida, amma wadanda ke da alhakin tabbatar da ingancin karatunsu da ingantaccen ilimi suna da hurumin karbar fam Naira miliyan 100.

legit new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...
X whatsapp