fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Ƙungiyar ma’aikatan lafiya za su tsunduma yajin aiki don goyon bayan ASUU

Date:

Kungiyar ma’aikatan lafiya ta ƙasa (MHWUN), ta ce, za ta shiga yajin aikin hadin gwiwa, domin tallafa wa kungiyar malaman jami’o’i (ASUU), da sauran kungiyoyin kwadago.

Mista Biobelemoye Josiah, Shugaban MHWUN na kasa ne ya fitar da wannan barazanar a cikin wata sanarwa da ya sanya hannu tare da Mista Auwalu Kiyawa, mukaddashin babban sakataren kungiyar a ranar Lahadi a Abuja.

Bayanin yana da taken; “MHWUN na tsayawa tsayin daka da kungiyoyin da suka kafa jami’a a cikin fafutukar kwatowa da mayar da manyan makarantun gwamnati a Najeriya don samun ci gaba.”

Kamfanin Dillancin Labarai na ƙasa NAN, ya ruwaito cewa, ASUU da sauran kungiyoyin da ke jami’o’in gwamnati, kwalejojin fasaha da kwalejojin ilimi, sun shafe fiye da watanni shida suna gudanar da ayyukan masana’antu, bisa zargin gazawar gwamnatin tarayya wajen biyan bukatunsu.

Ƙungiyoyin suna neman tallafi na asusun farfado da aka samu alawus-alawus, da aiwatar da tsarin Haɗin Kai na Jami’ar (UTAS), da kuma bashin haɓaka.

sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp