fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Za a fara jigilar maniyatan Kano 400 zuwa ƙasar Saudiyya

Date:

A ci gaba da kokarin ganin an samu sauyi a cikin mintuna na karshe, za a jigilar kashin farko na maniyyata 400 daga jihar Kano zuwa kasar Saudiyya don gudanar da aikin hajjin 2022 a ranar Litinin mai zuwa.

Babban Sakataren Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Kano, Alhaji Abba Danbatta ne ya bayyana haka ga Aminiya a Kano.

Ya ce, “Idan duk shirye-shiryen suka tafi yadda aka tsara, a yau (Litinin) za a jigilar alhazan Kano zuwa kasar Saudiyya ta jirgin Azman Air, tuni alhazan suka shirya suna jiran a kai su kasa mai tsarki.

“Kamar yadda kuke gani, tuni alhazai sun je sansanin Hajji; Jami’an mu suna gudanar da gwajinsu na karshe da gwajin COVID-19, wanda ya zama tilas kafin tashin jirgin.”

Danbatta ya bada tabbacin hukumar za ta fara jigilar jiragen.

today daily post news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya...

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...
X whatsapp