fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Wike ya tafi Faransa zai gana da Tinubu

Date:

Ana ci gaba da damawa gabanin zaben 2023 yayin da Gwamnan Jihar Ribas, Nyesom Wike ya ce, ya bar Turkiyya zuwa Faransa, domin ganawa da dan takarar Shugaban kasa na Jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu.

Makusancin Tinubu kuma mai ba Gwamnan Jihar Legas shawara na musamman kan Muhalli da Ruwa, Joe Igbokwe ne ya bayyana hakan a ranar Laraba.

Igbokwe ya ce, yayin da suke cikin shafukan sada zumunta suna cin zarafin kowa, Wike ya tafi Faransa don ganawa da Tinubu.

Ya bayyana a shafin sa na Facebook cewa: “A yayin da suke cikin kafafen sada zumunta na zamani suna cin zarafin duk wani Gov Wike ya je Faransa don ganawa da Asiwaju. Zagi, kiran suna, ƙiyayya da son zuciya ba dabara ba ne.
“Sun tsani Buhari da cin zarafi tun 2015 kuma yanzu sun mayar da ta’addancin ga Asiwaju. Muna jira mu gani.”

Wike dai ya sha takun saka da PDP tun bayan da Atiku Abubakar ya rasa tikitin takarar shugaban kasa.
Atiku ya yi watsi da Wike lokacin da ya zabi Gwamna Ifeanyi Okowa na Delta a matsayin abokin takararsa.

the nation newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp