fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Senegal ta lashe AFCON a karo na farko

Date:

Ƙasar Senegal ta lashe gasar cin kofin nahiyar Afrika a karo na farko a hannun Masar.

Senegal ta samu nasara a bugun daga kai sai mai tsaron raga, bayan da a ka shafe mintuna 120 a na fafatawa a fili.

Ƴan wasan Masar biyu sun zubar da bugun su, yayin da ɗan Senegal ɗaya ya zubar da ta sa, daga bisani mai tsaron raga Mendy ya ƙara buge ɗaya wanda abkantashin4-2.

Yayin wasan mai tsaron raga Gabaski na Masar ya lashe kyautar gwarzon ɗan wasa na gasar, sai Mendy gwarzon ɗan wasa na Continental.

Shugaban ƙasar Kamaru, Paul Biya, shi ne ya miƙa kofin fa Senegal, bayan da shugaban hukumar ƙwallon ƙafa na duniya, Gianni Infantino, ya miƙa masa kofin.

news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp