fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: PDP ta miƙawa Atiku shaidar takardar takara

Date:

Gabanin zaben shekarar 2022 mai zuwa, jam’iyyar PDP za ta gabatar da takardar shaidar cin zabe ga tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, wanda ya fito a karshen makon da ya gabata a matsayin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar a 2023.

Jam’iyyar PDP a cikin wata sanarwa da sakataren yada labaranta na kasa, Hon. Debo Ologunagba, Talata, ya gayyaci dukkan masu ruwa da tsaki na jam’iyyar.

Sanarwar ta ci gaba da cewa, “Kwamitin ayyuka na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP na gayyatar dukkanin gwamnoninmu, ‘yan takarar gwamna, masu neman shugabancin kasa, mambobin kwamitin amintattu, ‘yan majalisar tarayya, da sauran ‘yan takarar jam’iyyar, jam’iyyar da dukkan masu ruwa da tsaki a wajen bikin na musamman na mika takardar shaidar cin zabe ga mai rike da tutar shugaban kasar mu, Atiku Abubakar.

“An shirya gudanar da taron ne a ranar Laraba, 1 ga Yuni, 2022, da rana tsaka a dakin taro na NEC, Sakatariyar PDP ta kasa, Wadata Plaza, Abuja.”

daily post nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp