fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Masu ruwa da tsaki a PDP sun buƙaci shugaban jam’iyyar ya yi murabus

Date:

Sakamakon fitowar tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar a matsayin dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, wasu masu ruwa da tsaki na jam’iyyar na neman Sanata Iyorchia Ayu, shugaban jam’iyyar na kasa ya yi murabus.

Daily Independent ta rawaito cewa, wasu masu ruwa da tsaki na jam’iyyar na yin wannan bukata ne saboda yadda jam’iyyar PDP ta yi shiyya-shiyya. Sun yi zargin cewa shugaban kasa da dan takarar shugaban kasa ba za su iya fitowa daga shiyya daya ba.

Hakazalika sun bayyana cewa a ganawar da suka yi da gwamnonin PDP wanda ya kai ga zabensa a matsayin shugaban kasa, Ayu ya sanya hannu kan yarjejeniyar cewa, idan dan takarar shugaban kasa ya fito daga Arewa zai yi murabus daga mukaminsa don ba da damar sabon shugaban kasa daga jam’iyyar.

Ayu ya ce a shirye ya ke ya sadaukar domin ganin jam’iyyar PDP ta samu nasara a 2023 kuma zai sauka daga mulki idan jam’iyyar ta bukaci ya yi hakan, yayin da yake zantawa da manema labarai jim kadan bayan ya zama shugaban jam’iyyar na kasa.

Wani tsohon minista daga Kudu-maso-Kudu, wanda ke jagorantar zanga-zangar neman Ayu ya yi murabus, ya ce, jam’iyyar za ta fara yunkurin ganin Ayu ya mutunta yarjejeniyar kuma ya yi murabus.

www.punch news.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...
X whatsapp