fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Lauyoyi sun tsunduma yakin aiki a Ingila

Date:

Lauyoyi na yajin aiki a Burtaniya kan batun ƙarancin albashi da aka jima ana dambarwa a kai.

Lauyoyin sun fice daga kotunan ana tsaka da gudanar da shari’o’i a sassa daban-daban na ƙasar.

Hakan ya dakatar da shari’o’i 8 cikin 10 da ake yi a wata kotu da ke Old Bailey a Landan. A cewar BBC.

Sakatarin harkokin shari’a, Dominic Raab ya ce yajin aiki zai jinkirta shari’o’i, adaidai lokacin da kotunan ke fama da yawan shari’o’i da ake jira a yanke hukunci kusan dubu 58.

Lauyoyin sun yi watsi da batun karin kashi 15 cikin 100, kuma za su dau matakin da ya zarce wannan nan da mako hudu gaba.

Kungiyar lauyoyi ta kasar Burtaniya ta nemi anyi musu karin akalla kashi 25 cikin 100 na matsakaicin albashinsu.

Wannan matsala da ake fuskanta ta sanya lauyoyi 300 barin aikinsu a shekarar da ta gabata.

daily sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp