fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Lauyoyi sun tsunduma yakin aiki a Ingila

Date:

Lauyoyi na yajin aiki a Burtaniya kan batun ƙarancin albashi da aka jima ana dambarwa a kai.

Lauyoyin sun fice daga kotunan ana tsaka da gudanar da shari’o’i a sassa daban-daban na ƙasar.

Hakan ya dakatar da shari’o’i 8 cikin 10 da ake yi a wata kotu da ke Old Bailey a Landan. A cewar BBC.

Sakatarin harkokin shari’a, Dominic Raab ya ce yajin aiki zai jinkirta shari’o’i, adaidai lokacin da kotunan ke fama da yawan shari’o’i da ake jira a yanke hukunci kusan dubu 58.

Lauyoyin sun yi watsi da batun karin kashi 15 cikin 100, kuma za su dau matakin da ya zarce wannan nan da mako hudu gaba.

Kungiyar lauyoyi ta kasar Burtaniya ta nemi anyi musu karin akalla kashi 25 cikin 100 na matsakaicin albashinsu.

Wannan matsala da ake fuskanta ta sanya lauyoyi 300 barin aikinsu a shekarar da ta gabata.

nnnnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...
X whatsapp