fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Kwankwaso ya zabi mataimakin da zai dafa masa a zaɓen 2023

Date:

Jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta bayyana zabin Ladipo Johnson a matsayin mataimakin da zai rufawa Rabiu Musa Kwankwaso baya a 2023.

Johnson ya fito ne daga jihar Legas dake kudu maso yammacin Najeriya, kuma ya fito takarar kujerar gwamna.

NNPP ta bayyana hakan ne ta shafinta na Twitter @nnpphqabuja1, wanda kuma sakataren yada labaran jam’iyyar na kasa, Manjo Agbor ya tabbatar da hakan.

Jam’iyyar ta rubuta: “Hanyar zuwa 2023: Bar Ladipo Johnson shine mataimakin dan takarar shugaban kasa na babbar jam’iyyar mu.”

Johnson wanda shi ne shugaban Cibiyar Ci gaban Kasuwanci da Gudanarwa na Afirka, ya ninka a matsayin mai tsara ‘The Johnson Initiative for Positive Impact.

yola news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya...

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...
X whatsapp