fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Kotu ta kori Yakubu Dogara daga majalisar wakilai

Date:

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta kori Yakubu Dogara daga mukaminsa na majalisar wakilai tare da bayyana kujerarsa a matsayin wadda ba kowa.

Dogara, wanda ke wakiltar mazabar Bogoro/Dass a jihar Bauchi, ya kasance kakakin majalisar wakilai tsakanin 2015 zuwa 2019.

Alkalin kotun, D.U. Okorowo, a ranar Juma’a, ya yanke hukuncin cewa, ficewar Dogara daga jam’iyyar PDP zuwa jam’iyyar APC kuskure ne, kuma yana nufin ya bar kujerar majalisa.

Dogara dai ya koma APC ne bayan ya sake lashe zabensa a karkashin jam’iyyar PDP a 2019.

Dangantakarsa da ta yi tsami da gwamnan jiharsa, Bala Mohammed, na daya daga cikin manyan dalilan da ya sa ya fice daga jam’iyyar PDP da ya koma kasa da shekaru biyar da suka wuce.

general news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp