fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Kotu ta kori Yakubu Dogara daga majalisar wakilai

Date:

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta kori Yakubu Dogara daga mukaminsa na majalisar wakilai tare da bayyana kujerarsa a matsayin wadda ba kowa.

Dogara, wanda ke wakiltar mazabar Bogoro/Dass a jihar Bauchi, ya kasance kakakin majalisar wakilai tsakanin 2015 zuwa 2019.

Alkalin kotun, D.U. Okorowo, a ranar Juma’a, ya yanke hukuncin cewa, ficewar Dogara daga jam’iyyar PDP zuwa jam’iyyar APC kuskure ne, kuma yana nufin ya bar kujerar majalisa.

Dogara dai ya koma APC ne bayan ya sake lashe zabensa a karkashin jam’iyyar PDP a 2019.

Dangantakarsa da ta yi tsami da gwamnan jiharsa, Bala Mohammed, na daya daga cikin manyan dalilan da ya sa ya fice daga jam’iyyar PDP da ya koma kasa da shekaru biyar da suka wuce.

the nation newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...
X whatsapp