fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Jonathan ya gargaɗi ƴan takarar shugaban ƙasa da su guji tayar da rikici yayin zaɓen 2023

Date:

Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, ya taya Atiku Abubakar na jam’iyyar PDP, Peter Obi na jam’iyyar Labour Party (LP), da Asiwaju Bola Tinubu na jam’iyyar All Progressives Congress murnar fitowa takarar shugaban kasa a 2023.

Jonathan, a cikin wata sanarwa da mai taimaka masa kan harkokin yada labarai, Ikechukwu Eze, ya fitar ranar Alhamis a Abuja, ya kuma taya daukacin sauran masu rike da tutar shugaban kasar na sauran jam’iyyun da suka fito daga zaben fidda gwani na jam’iyyu daban-daban da aka kammala.

Wadannan a cewar Jonathan sun hada da Sen. Rabiu Kwankwaso na New Nigeria Peoples Party (NNPP), Malik Ado-Ibrahim na Young Progressives Party (YPP).

Cif Dan Nwanyanwu na Zenith Labour Party (ZLP), Dumebi Kachikwu na African Democratic Congress (ADC) da kuma Adewole Adebayo na Social Democratic Party (SDP).

Sai dai ya bukaci ‘yan takarar da su gudanar da yakin neman zabe ba tare da nuna kyama da rarrabuwar kawuna ba, ta hanyar tabbatar da cewa, al’amuran da suka tunkare Najeriya da ingantattun hanyoyin da za a bi wajen ganin sun shiga tsakani a yakin neman zabensu.

Ya bukace su da su guji tashin hankali da ayyukan da za su karfafa duk wani nau’i na zubar da jini.

Jonathan ya ce, fitowar su a matsayin masu rike da tuta a jam’iyyunsu bayan sun mika kansu ga zabuka masu tsauri da tsarin zabe ya nuna imaninsu da muradunsu ga ci gaban al’umma.

legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp