fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Finidi ya yi murabus daga aikin Super Eagles

Date:

Finidi George ya yi murabus daga mukaminsa na kocin Super Eagles.

Ana kyautata zaton Finidi ya dauki matakin ne a ranar Asabar kwanaki bayan da hukumar kwallon kafa ta Najeriya, NFF, ta sanar da daukar wani mai ba da shawara kan harkokin fasaha na kasar waje.

Tsohon jami’in yada labarai na Eagles, Toyin Ibitoye, ne ya tabbatar da ficewar sa a shafin sa na X.

Ibitoye ya rubuta: “Labarai a yanzu haka: Finidi George @FinidiGeorge_FG ya yi murabus daga mukaminsa na manajan @NGSuperEagles.”

An nada Finidi ne kawai a ranar 29 ga Afrilu, 2024, don maye gurbin Jose Peseiro, wanda kwangilarsa ta kare a watan Fabrairu.

A cikin kankanin wa’adinsa, tsohon kocin Enyimba ya jagoranci wasan da suka tashi 1-1 da Afrika ta Kudu da kuma doke su da ci 2-1 a hannun jamhuriyar Benin, duka a gasar neman gurbin shiga gasar cin kofin duniya ta 2026.

nigerian 
news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp