fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: EFCC ta kama mutane 31 da suke damfara ta Intanet

Date:

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC), ta sanar da kama wasu mutane 31 da ake zargi da damfarar yanar gizo a maboyarsu a kan titin Meniru Agbani da kuma Estate Diamond, jihar Enugu.

Hukumar, a wata sanarwa da ta fitar a shafinta na Twitter, ta ce, an kama wadanda ake zargin ne a ranar Talata.

An bayyana sunayensu kamar haka: Daniel Chukwuemeka, Okechukwu Chisom, John Chizoba, Benard Uguochukwu, Nwobodo Christian, Nwiba Chukwuemeka, Eze Ani Ifechukwu, Chikwe James, Emmanuel Chukwuebuka, Ezugwu Chidera, Friday Daniel, Destiny Ekene, Prosper Nnachetam, Justice Chinedu da Bright Chimezie. .

Sauran sun hada da Ezugu Nkejika, Echi Ikechukwu, Udeh Emeka, Charles Kosisochukwu, Ojinaka Smith, Ekene Chukwuebuka, Efe Samuel, Goodness Ifeanyi, Victory Anointing, Uche Egbo, Onuigbo Kingsley, Okakpu Chukwuemeka, Nnamdi Odo, Mbah Emmanuel, Collins Nweke da Jason Obi.

Hukumar da ke yaki da cin hanci da rashawa ta ce, kayayyakin da aka kwato daga hannunsu sun hada da mota kirar Mercedes Benz C400, da Toyota Corolla 2005 model guda daya, Toyota Camry, wayoyin hannu da dama, da kwamfutoci.

Ya kara da cewa, za a gurfanar da su gaban kotu da zarar an kammala bincike.

taraba news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp