fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Ba mu amince da murabus ɗin Baffa ba – Ganduje

Date:

Mukaddashin gwamnan jihar Kano, Alhaji Nasiru Yusuf Gawuna a ranar Litinin din da ta gabata ya yi watsi da murabus din Manajan Daraktan hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta Kano (KAROTA), Baffa Babba Dan-agundi. Dan-agundi ya rubuta kuma ya mika wa mukaddashin gwamnan takardar murabus dinsa a yau, amma gwamnan da ke hutu a kasar Hadaddiyar Daular Larabawa ya umurci mukaddashin gwamnan da ya ki amincewa da takardar.

Dan-agundi ya rubuta kuma ya mika wa mukaddashin gwamnan takardar murabus dinsa a yau, amma gwamnan da ke hutu a kasar Hadaddiyar Daular Larabawa ya umurci mukaddashin gwamnan da ya ki amincewa da takardar.

Da yake magana da Solacebase kan batun, Manajan Daraktan KAROTA, Baffa Babba Dan-agundi ya tabbatar da ci gaba da kin amincewa da murabus din da gwamnan yayi.

“Kun ga gwamna ba ubangidana ne kawai ba, amma kamar uba ne a gare ni, don haka sai in dauki duk abin da ya gaya mani,” in ji Baffa ga Solacebase.

‘’Gwamna Ganduje shi ne ya ba ni wannan mukamin na Manajan Darakta wanda ya inganta min matsayi a siyasance.
“A gaskiya, ba zan saba wa duk hukuncin da gwamnan ya yanke kan murabus na ba saboda ya san mafi alheri a gare ni,” in ji Baffa.

Da Solacebase ta tambaye shi dalilin yin murabus din Baffa ya ce, ”a gaskiya ina so in ci gaba da burina na siyasa na tsayawa takara amma duk sai na jira matakin da gwamna zai dauka.

punch news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp