fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: APC za ta kaddamar da kwamitin tantance ƴan takara

Date:

Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) za ta kaddamar da kwamitocin tantance ‘yan takarar majalisar wakilai, dattijai da na jam’iyya mai mulki da za a tantance a yau da karfe 12 na rana.

An bayyana hakan ne a wata sanarwa da Sakataren kungiyar na kasa, Sulaiman Argungu ya fitar.

A cewar Argungu, za a kaddamar da kwamitin tantancewar ne a Fraser Suites, Abuja.

Ya kuma bayyana cewa, daga nan ne za a fara tantance masu neman kujerar gwamna, majalisar wakilai da kuma ‘yan majalisar dattawa.

Argungu ya ce, za a gudanar da tantance ‘yan takarar majalisar wakilai a ranar Asabar 14 ga Mayu, 2022 a otal din Zeus Paradise, Abuja da karfe 2 na rana.

Ya bayyana cewa, za a gudanar da tantance masu neman takarar Sanata da Gwamna a ranar 15 ga Mayu, 2022 a Fraser Suites, Abuja ranar Lahadi, da karfe 10 na safe.

assu today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp