fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: An ƙwaƙulewa wani yaro Ido a jihar Bauchi

Date:

Rundunar ‘yan sanda a jihar Bauchi, ta tabbatar da tsintar wani yaro da aka kwakule wa idanu, a anguwar Dutsen Jira da ke garin Bauchi.

Wata sanarwa da rundunar ta fitar ranar Juma’a ta ce, da misalin karfe shida na yamman ranar Alhamis ne aka ankarar da jami’na tsaron cewa na tsinci Uzairu Salisu, mai shekaru 16, kwance cikin jini wasu da kawo yanzu ba a san ko su waye ba, suka kwakwale masa ido. In ji BBC.

A cewar matashin wani mutum da ya kira Ibrahim Rafin Zurfi ne ya neme shi da ya zo ya mishi aiki a gonar shi, to amma bayan sun isa sai ya shake shi da waya, ya kuma kwakwale masa ido.

Yanzu haka rundunar ta ce, matashin na jinya a asibitin koyarwa na Tafawa Balewa da ke Bauchi.

Kwamishinan ‘yan sanda a jihar Bauchi, CP Umar Mamman Sanda ya ce suna gudanar da bincike kan batun.

Ya sha alwashin kamawa da hukunta mutanen da suka yi wannan mummunar aika-aika.

latest news in nigeria today 2022 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp