fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: An gano gawar tsohon jami’in Diflomasiyyar Najeriya a Amurka

Date:

Rundunar ‘yan sanda a garin Tuckahoe da ke birnin New York na kasar Amurka, ta gano gawar wani tsohon jami’in diflomasiyyar Najeriya, Ambasada Ejeviome Otobo, wanda aka gani na karshe a unguwarsa a ranar 15 ga watan Yunin 2022.

Rundunar ‘yan sandan Tuckahoe a ranar 19 ga watan Yuni ta sanar a wani sako da ta wallafa a shafin Facebook cewa, Etobo ya bace kuma ya nemi bayanai daga jama’a.

Jami’in diflomasiyyar mai shekaru 70 a lokacin mutuwarsa, ya taba rike mukamin Darakta kuma mataimakin shugaban ofishin tallafawa samar da zaman lafiya a shelkwatar Majalisar Dinkin Duniya da ke New York tsakanin Disamba 2006 da Oktoba 2013.

A ranar 24 ga watan Yuni, ‘yan sanda sun sanar da cewa, an gano Etobo gawarsa tare da aika sakon ta’aziyya ga iyalansa.

daily post newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya...

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...
X whatsapp