fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Abba Kyari ya musanta laifin da ake tuhumar sa a kotu

Date:

Abba Kyari tare da wasu jami'an 'yan sanda yayin da aka fara shari'arsu a Abuja

Babban jami’in dan sanda Abba Kyari wanda hukumar NDLEA ke tuhuma da safarar hodar ibilis a wata shari’ar da ta gurfanar da shi a wata babbar kotun da ke Abuja, ya musanta cewa ya aikata laifin da ake tuhumarsa da aikatawa.

Hukumar hana tu’ammali da miyagu kwayoyi ta NDLEA ce ta gurfanar da Abba Kyari da wasu mutum shida a kotun.

Sauran mutanen da ake tuhumar su da aikata laifin tare da Abba Kyari, sun hada da Sunday J. Ubua, mataimakin kwamishinan ‘yan sanda da Bawa James, mataimakin sufritandan ‘yan sanda da Simon Agirgba da kuma John Nuhu wadanda dukansu sufetan ‘yan sanda ne.

Sauran mutanen sun hada da Chibunna Patrick Umeibe da Emeka Alphonsus Ezenwanne.

Hukumar NDLEA ta ce, Abba Kyari da wasu jami’an da ke tamaka masa sun yi awo gaba da kilo 21.25 na koken, hodar Iblis din da suka kwace a hannun wasu masu safarar ta, kuma hukumar ta ce abin da suka aikata laifi ne.

A yau Litinin ne aka fara wannan shari’ar. In ji BBC.

sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp