fidelitybank

Da Ɗumi- Ɗauki: Sakataren kwamitin riƙon ƙwarya na APC ya yi murabus

Date:

Sakataren kwamitin rikon kwarya na kasa na jam’iyyar APC mai mulki, Sanata John James Akpanudoedehe ya yi murabus daga mukaminsa na jam’iyyar sa’o’i kadan bayan babban taronta na musamman da kuma zaben fidda gwani na shugaban kasa.

Akpanudoedehe ya sanar da matakin nasa ne a wata takarda mai dauke da kwanan watan 4 ga watan Yuni, 2022 kuma ya aikewa da shugaban jam’iyyar APC reshen Offot Ward 6, Uyo a jihar Akwa Ibom.

Wasikar mai take; ‘Sabuwar zamana na jam’iyyar All Progressives Congress’ ya ce; “Na rubuta ne domin sanar da ku cewa, na fice daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC), nan take.

latest news in nigeria today 
2021 ripples

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp