fidelitybank

Da zarar Tinubu ya aiwatar da albashi mafi karanci za mu aiwatar – Jigawa

Date:

Gwamnan jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya baiwa ma’aikatan jihar tabbacin shirin gwamnatinsa na aiwatar da sabon mafi karancin albashi da zarar gwamnatin tarayya ta rattaba hannu a kai.

Gwamnan wanda mataimakinsa Aminu Usman ya wakilta a wajen bikin ranar ma’aikata, gwamnan ya taya ma’aikatan murnar wannan rana.

Ya tabbatar da kudirin gwamnatin jihar na tabbatar da biyan albashi da fansho cikin gaggawa a lokacin da ya kamata.

Tun da farko shugaban kungiyar kwadago ta jihar, Kwamared Sanusi Alhassan, kira ya yi da a dauki dimbin ma’aikata da horas da su tare da sake duba kudaden alawus-alawus din da ake ba su, domin nuna halin da ake ciki na tattalin arziki.

national news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp