fidelitybank

Da Zafi-Zafi: ‘Yansanda sun tarwatsa masu zanga-zanga a Rivers

Date:

Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Ribas a safiyar ranar Litinin, sun harba barkonon tsohuwa kan masu zanga-zangar a Fatakwal, babban birnin jihar.

Masu zanga-zangar dai sun taru ne a filin shakatawa na Isaac Boro lokacin da jami’an suka kutsa kai cikin yankin.

Kungiyar Take It Back Movement ce ta shirya zanga-zangar kan ayyana dokar ta-baci a jihar Ribas.

‘Yan sanda sun tarbi mambobin kungiyar ne a lokacin da suka taru a wurin zanga-zangar da misalin karfe 9:00 na safe.

“Babu wanda zai iya gaya mana inda ba za mu taru ba, mu mutanen Rivers ne,” Channels TV ta ruwaito matasa masu zanga-zangar suna yiwa ‘yan sanda ihu.

Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta shawarci masu shirya zanga-zangar da su ajiye tsare-tsarensu.

www.nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp