fidelitybank

Da yuwar Wike ya yar da kwallon mangwaro ya huta da kuda

Date:

Rikicin da ya dabaibaye jam’iyyar PDP ya sake daukar wani sabon salo a ranar Talata yayin da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC mai mulki, Bola Tinubu, ya gana da wasu gwamnonin PDP ciki har da Nyesom Wike na jihar Rivers a birnin Landan.

An tattaro cewa gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo da takwaransa na jihar Abia, Dr Okezie Ikpeazu da sauran jiga-jigan jam’iyyar PDP daga sansanin gwamna Wike ne suka halarci taron.

DAILY POST ta tattaro cewa Wike da wasu jiga-jigan jam’iyyarsa ta PDP ciki har da Gwamna Samuel Ortom sun tafi kasar Ingila domin yin wannan ganawar.

Ku tuna cewa bayan shan kaye da ya yi a zaben fidda gwani na shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Gwamna Wike ya sha fama da yakin da ake yi da dan takarar jam’iyyar, Atiku Abubakar.

Kokarin da masu ruwa da tsaki na jam’iyyar ke yi na ganin an warware sabanin da ke tsakaninsu ya ci gaba da kawo cikas, yayin da sansanin Wike ya bukaci shugaban jam’iyyar PDP na kasa, Sanata Iyorchia Ayu ya yi murabus.

A cewar rahotanni, taron da aka yi a Landan ya ta’allaka ne kan bukatar Wike sansanin su goyi bayan burin shugaban kasa na Tinubu.

legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp