fidelitybank

Da yuwar tafiya zagaye na biyu a zaben Turkiyya

Date:

A yayin da aka kusan kammala kirga dukkan kuri’u da aka kada a zaÉ“en shugaban kasar Turkiyya shugaba Recep Tayyip Erdogan da kuma babban abokin hamayyarsa sun amince a je zagaye na biyu idan bukatar hakan ta kama.

Alkaluma dai sun nuna cewa Erdogan bai samu kashi hamsin cikin dari da ake bukata ko wani É—an takara ya samu ba.

Shugaban ya faÉ—a wa magoya bayansa a birnin Ankara cewa zai sake zama shugaban kasa nan da makwanni 2 kuma ya godewa magoya bayan nasa da suka fito suka zabi son ransu ta hanyar jefa kuri’u ga wanda ya kwanta mu su a rai.

Shi kuwa babban abokin hamayyarsa Kemal Kilicdaroglu yana da kashi 45 cikin dari kuma shi ma yayiwa magoya bayansa jawabi, inda ya zargi jam’iyya mai mulki da yunkurin yin kafar ungulu ka kirgen kuri’u.

Ya ce “mutanen nan na kokari su kawo tsaiko wajen kirga kuri’u ta hanyar hana ruwa gudu a yankunan da mu ke da karfi”.

Kemal dai ya samu goyon bayan matasa da dama da kuma Turkawa, kuma ya ce zai samu nasara idan anje zagaye na biyu.

vanguard news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka Æ´an Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar HaÉ—in kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran Æ™asa za ka mayar da kai ba zaÉ“en 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...
X whatsapp